Judges 10:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da aka kira Ammonawa su yi ɗamarar yaƙi, sai su kuma kafa sansani a Gileyad, Isra’ilawa kuwa suka tattaru suka kafa sansani Mizfa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُواْجُواْجِنْ أَمُّواْنَاوَا سُكَ تَتَّارَ كَنْسُ، سُكَ كَڢَ سَنْسَنِ أَ غِلٜىٰيَدْ؞ مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ كُوَ سُكَ تَتَّارَ كَنْسُ سُكَ كَڢَ نَاسُ سَنْسَنِنْ أَ مِظْڢَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sojojin Ammonawa kuwa, suka tattaru, suka kafa sansani a Gileyad. Isra'ilawa kuma suka tattaru, suka kafa nasu sansani a Mizfa.