Judges 10:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
waɗanda suka fatattake su a shekarar suka kuma ragargaza su. Shekara goma sha takwas suka yi ta danne dukan Isra’ilawan da suke gabashin Urdun a Gileyad, ƙasar Amoriyawa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ شٜىٰكَرَا طَيَ؞ سُكَ ثِيغَبَدَ مَڟَا وَمُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ حَرْ شٜىٰكَرَا غُواْمَشَا تَݣُوسْ؞ سُكَ دَنّٜىٰسُ سُكَ كُمَ ڟَنَنْتَا وَ دُكَنْ إِسْرَٰٓءِيلَاوَنْ دَسُكٜىٰ ظَوْنٜىٰ أَغَبَشِنْ كُواْغِنْ يُواْدَنْ عَيَنْكِنْ غِلٜىٰيَدْ، وَتُواْ ڧَسَرْ أَمُواْرِيَاوَا تَدَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suka murƙushe Isra'ilawa, suka matsa musu. Har shekara goma sha takwas suka yi ta matsa dukan Isra'ilawan da suke a hayin Urdun daga gabas, a cikin Gileyad, inda Amoriyawa suke zaune.