Judges 12:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Abdon ɗan Hillel ya mutu, aka kuwa binne shi a Firaton a Efraim, a ƙasar tudu ta Amalekawa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً يَمُتُ، عَكَ بِنّٜىٰشِ أَ ڢِرَتُوانْ عَيَنْكِنْ إِڢْرَيِمْ عَيَنْكِنْ تُدَّيْ نَ أَمَلٜىٰكَاوَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan ya rasu, aka binne shi a Firaton ta ƙasar Ifraimu a tudun Amalekawa.