Judges 12:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yefta ya ce, “Ni da mutanena mun yi ta jayayya sosai da Ammonawa, ko da yake na kira ku, amma ba ku cece ni daga hannuwansu ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا يٜىٰڢْتَا يَأَمْسَ مُسُ يَثٜىٰ «نِے دَ مُتَنٜىٰنَ مُنْ شِغَ ڢَطَ مَيْ ڟَنَنِ دَ أَمُّواْنَاوَا؞ نَكِرَاكُ دُواْمِنْ كُذُواْ كُثٜىٰثٜىٰنِ دَغَ حَنُّنْسُ، عَمَّا كُنْڧِ ذُوَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Yefta ya amsa musu, ya ce, “Ni da mutanena mun yi ta jayayya da Ammonawa, na kira ku don ku cece ni, amma ba ku cece ni daga hannunsu ba.