Judges 13:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Manowa ya ce wa mala’ikan Ubangiji, “Muna roƙonka ka jira mu yanka maka ɗan akuya.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مَنُواْوَ يَثٜىٰ وَمَلاَىِٕكَنْ يَهْوٜىٰهْ «إِنَ ضُواْڧُوانْكَ، كَدَ كَتَڢِے تُكُنَ، كَجِرَا سَيْمُنْ شِرْيَ مَكَ نَامَنْ طَنْ عَكُيَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Manowa dai bai san mala'ikan Ubangiji ne ba, sai ya ce wa mala'ikan, “Ina roƙonka ka jira, mu yanka maka ɗan akuya.” Amma mala'ikan ya ce masa, “Ko na jira ba zan ci abincinku ba, amma idan kana so ka yanka, sai ka shirya hadayar ƙonawa, ka miƙa ta ga Ubangiji.”