Judges 13:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya ce wa matar, “Ba shakka za mu mutu, gama mun ga Allah!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مَنُواْوَ يَثٜىٰ وَمَاتَرْسَ «لَلَّيْ ذَامُ مُتُ غَمَا مُنْ‌غَ اللَّهْ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Manowa ya ce wa matarsa, “Ba shakka za mu mutu gama mun ga Ubangiji!”