Judges 13:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
gama za ki yi ciki, ki haifi ɗa. Aska ba za tă taɓa kansa ba, domin yaron zai zama Banazare, keɓaɓɓe ga Allah tun daga haihuwa, shi ne kuwa zai soma ceton Isra’ilawa daga hannuwan Filistiyawa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَمَا ذَاكِيِ ثِكِ كِحَيْڢِ طَا؞ بَذَاعَ أَسْكٜىٰ كَنْسَبَ، غَمَا يَرُواْنَّنْ تُنْدَغَ ثِكِنْ ثِكِ ذَيْ ذَمَ كٜىٰٻَٻّٜىٰ نَ اللَّهْ ، وَتُواْ نَظِرِتْ؞ شِ ذَيْ ڢَارَ ثٜىٰتُوانْ مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ دَغَ حَنُّنْ ڢِلِسْتِيَاوَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
gama za ki yi juna biyu, ki haifi ɗa. Ba za ki taɓa aske kansa ba Zai zama keɓaɓɓe ga Allah tun daga cikin ciki. Shi ne zai ceci Isra'ilawa daga hannun Filistiyawa.”

Recommended Reading