Judges 13:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan matar ta tafi wajen mijinta ta faɗa masa cewa, “Wani mutumin Allah ya zo wurina. Ya yi kama da mala’ikan Allah, yana da bantsoro ƙwarai. Ban tambaye shi inda ya fito ba, kuma bai gaya mini sunansa ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مَاتَرْ تَتَڢِے تَڢَطَا وَمِجِنْتَ تَثٜىٰ «مُتُمِنْ اللَّهْ يَذُواْ وُرِينَ؞ يَنَ دَ بَنْ ڟُواْرُواْ، كَمَرْ مَلاَىِٕكَنْ اللَّهْ ؞ بَنْ تَمْبَيٜىٰشِ كُواْ دَغَ إِنَا يَذُواْ بَ، شِيكُمَ بَيْ ڢَطَا مِنِ سُونَنْسَبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Macen kuwa ta tafi ta faɗa wa mijinta cewa, “Mutumin Allah ya zo wurina, fuskarsa tana da bantsoro kamar fuskar mala'ikan Ubangiji. Ni kuwa ban tambaye shi inda yake ba, shi kuma bai faɗa mini sunansa ba.