Judges 14:19 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Ruhun Ubangiji ya sauko masa da iko. Sai ya fita ya gangara zuwa Ashkelon, ya kashe mutanensu talatin, ya kwashe kayansu ya kuma ba da rigunarsu ga waɗanda suka bayyana kacici-kacicin. Cike da fushi, ya haura zuwa gidan mahaifinsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَا لَابَرِ سَيْ إِيكُوانْ رُوحٌ يَهْوٜىٰهْ يَسَوْكُواْ مَسَ؞ سَيْ يَغَنْغَرَ ذُوَا أَشْكٜىٰلُوانْ عِنْدَ يَكَشٜىٰ مُتَنٜىٰ تَلَاتِنْ، يَݣُوشِ غَنِمَرْ رِيغُنَنْسُ مَاسُ ݣَوْ نَأَدُواْ يَبَا مُتَنٜىٰنْ دَ سُكَ بَاشِ مَعَنَرْ كَثِثِ كَثِثِنْ؞ يَكُواْمَ غِدَا دَ ڢُشِے مَيْ ذَاڢِ غَمٜىٰدَ أَبِنْدَ يَڢَرُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan Ruhun Ubangiji ya sauko a kansa da iko, ya gangara zuwa Ashkelon. Ya kashe mutum talatin a can, ya kwashe ganima, ya ba waɗanda suka faɗa masa amsar ka-cici-ka-cicin riguna. Ya koma gida a husace saboda abin da ya faru.