Judges 14:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da ya komo, sai ya gaya wa mahaifinsa da mahaifiyarsa ya ce, “Na ga wata mace a Timna; ku auro mini ita ta zama matata.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ يَدَاوُاْ غِدَا، سَيْ يَڢَطَا وَ إِيَايٜىٰنْسَ يَثٜىٰ «نَغَ وَتَ مَثٜىٰ عَثِكِنْ یَنْ مَاتَانْ ڢِلِسْتِيَاوَا عَثَنْ تِمْنَ، تَشِغَ مِنِ رَيْ، إِنَ سُواْ كُعَوْرُواْ مِنِ عِتَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da ya hauro zuwa gida sai ya faɗa wa iyayensa, ya ce, “Na ga ɗaya daga cikin 'yan matan Filistiyawa a Timna, ina so ku auro mini ita.”