Judges 15:18 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda ƙishirwa ta kama shi ƙwarai, sai ya ce wa Ubangiji, “Ka ba bawanka wannan babbar nasara. To, sai in mutu da ƙishirwa, har in shiga a hannun marasa kaciyan nan su kashe ni?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
شَمْشُونَ يَجِ ڧِشِنْ ضُوَ ڨُورَيْ، سَيْ يَيِ كِرَا غَ يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ «كَيْ كَا بَانِ وَنَّنْ بَبَّرْ نَصَرَا؞ تُواْ، يَنْذُ ذَنْ مُتُ سَبُواْدَ ڧِشِنْ ضُوَ، إِنْ سَاكٜىٰ ڢَاطُوَ كُمَ أَ حَنُّنْ ڢِلِسْتِيَاوَا مَرَسَ كَاثِيَ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ƙishirwa kuwa ta kama shi ƙwarai, sai ya roƙi Ubangiji ya ce, “Kai ne ka yi wannan babbar nasara ta hannun bawanka, yanzu kuwa ko zan mutu da ƙishirwa, har Filistiyawa marasa kaciya su kama ni?”