Judges 16:19 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bayan ta sa shi ya yi barci a cinyarta, sai ta kira wani ya zo ya aske kitso guda bakwai nan a kansa, aka fara rinjayensa. Ƙarfinsa kuwa ya rabu da shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دٜىٰلِلَ كُوَ تَلَلَّشٜىٰشِ، تَسَاشِ يَيِ بَرْثِ عَكَنْ ثِنْيُواْيِنْتَ، سَيْ تَكِرَا وَنِ مُتُمْ يَذُواْ يَ أَسْكٜىٰ ڧُنْشِنْ غَاشِنْسَ نَنْ بَݣَويْ؞ تَهَكَ تَڢَارَ شَنْ ڧَرْڢِنْسَ، حَرْ ڧَرْڢِنْ يَرَبُ دَشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ta kuwa sa shi ya yi barci a cinyoyinta, sai ta kira wani mutum, ta sa shi ya aske tukkwayen nan bakwai waɗanda suke kansa. Sa'an nan ta yi ƙoƙari ta sa ya harzuƙa, amma ƙarfinsa ya rabu da shi.