Judges 16:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan ta yi ihu ta ce, “Samson ga Filistiyawa sun zo su kama ka!” Sai ya farka daga barci yana tsammani cewa, “Zan fita kamar dā in miƙe jikina.” Amma bai san cewa Ubangiji ya rabu da shi ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ تَيِ إِيهُ تَثٜىٰ «شَمْشُونَ! غَا ڢِلِسْتِيَاوَا عَكَنْكَ!» سَعَدَّ يَڢَرْكَ، يَنَ ڟَمَّنِ ذَيْتَاشِ دَ ڧَرْڢِے كَمَرْ يَدَّ يَسَابَا يِ؞ أَشٜىٰ بَيْ سَنِ بَ، يَهْوٜىٰهْ يَا رِغَا يَا رَبُ دَشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ta ce masa, “Ga Filistiyawa a kanka, Samson!” Sai ya farka daga barcinsa, ya ce, “Zan fita kamar yadda na saba yi koyaushe, in miƙe jikina.” Ashe, bai sani ba, Ubangiji ya rabu da shi.