Judges 16:21 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Filistiyawa suka fizge shi, suka ƙwaƙule idanunsa suka gangara da shi zuwa Gaza. Da suka daure shi da sarƙoƙin tagulla, sai aka sa shi yana niƙa a kurkuku.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ ڢِلِسْتِيَاوَنْ سُكَ كَامَ شِ، سُكَ ثِثِّرٜىٰ مَسَ ڨُويَرْ عِدَنُونْسَ؞ سُكَ كَيْ شِ بِرْنِنْ غَاظَ؞ عَكَ طَوْرٜىٰ شِ دَ سَرْڧُواْڧِنْ تَغُلَّ؞ سُكَسَاشِ يَيِ تَنِڧَ عَثِكِنْ كُرْكُكُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Filistiyawa fa suka kama shi, suka ƙwaƙule idanunsa, suka gangara da shi zuwa Gaza. Suka ɗaure shi da sarƙoƙin tagulla. Ya yi ta niƙa a kurkuku.