Judges 16:23 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
To, sai Filistiyawa suka taru don su miƙa hadaya ga Dagon allahnsu su kuma yi biki cewa, “Allahnmu ya bashe abokin gābanmu Samson a hannuwanmu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
شُوغَبَنِّنْ ڢِلِسْتِيَاوَا كُوَ سُكَ تَتَّارُ دُواْمِنْ سُيِ بَبَّنْ بِكِ سُكُمَ مِيڧَ بَبَّرْ هَدَايَ غَ اللَّهْ‌نْسُ دَغُوانْ؞ سُكَثٜىٰ « اللَّهْ نْمُ يَبَادَ شَمْشُونَ أَبُواْكِنْ غَابَنْمُ أَ حَنُّنْمُ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Shugabannin Filistiyawa kuwa suka taru domin su miƙa babbar hadaya ga allahnsu, Dagon. Suka raira waƙa, suka ce, “Allahnmu ya ba da Samson, maƙiyinmu a hannunmu!”