Judges 16:26 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sai Samson ya ce wa bawan da ya riƙe hannunsa, “Ka kai ni inda zan taɓa ginshiƙan da suke ɗauke da wannan haikali, don in jingina a kai.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
شَمْشُونَ كُوَ يَثٜىٰ وَيَرُوانْ دَيَكٜىٰ جَغُواْرَنْسَ «بَرِ إِنْ تَٻَ غِنْشِڧَنْ دَسُكٜىٰ رِڧٜىٰ دَ وَنَّنْ غِدَا دُواْمِنْ إِنْ جِنْغِنَ عَكَنْسُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Samson kuwa ya ce wa yaron da yake jagoransa, “Bari in taɓa ginshiƙan da suke ɗauke da gidan nan, domin in jingina.”