Judges 16:28 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Samson ya yi addu’a ga Ubangiji ya ce, “Ya Ubangiji Mai Iko Duka, ya Allah ka tuna da ni, ka ƙarfafa ni sau ɗaya nan kaɗai, ka bar ni da bugu ɗaya kawai in ɗauki fansa a kan Filistiyawa domin idanuna.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ شَمْشُونَ يَيِ كِرَا غَ يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ «يَا عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ ، بَرِ كَتُنَ دَنِے! إِنَ ضُواْڧُوانْكَ، يَا اللَّهْ ، كَسَاكٜىٰ بَانِ ڧَرْڢِے سَوْ طَيَنَّنْ كَوَيْ، دُواْمِنْ إِنْ رَامَ عَكَنْ ڢِلِسْتِيَاوَا سَبُواْدَ عِدُواْنَ بِيُ وَطَنْدَ سُكَ ثِثِّرٜىٰ مِنِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan Samson ya yi roƙo ga Ubangiji, ya ce, “Ya Ubangiji Allah, ka tuna da ni, ina roƙonka, ka ƙarfafa ni sau ɗayan nan kaɗai, don in ɗauki fansa a kan Filistiyawa saboda idona biyu da suka ƙwaƙule mini.”