Judges 16:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai shugabannin Filistiyawa suka tafi wurinta suka ce, “Ki yi ƙoƙari ki ga ko za ki rarrashe shi yă nuna miki asirin ƙarfinsa da yadda za mu iya shan ƙarfinsa don mu ɗaura shi mu yi nasara a kansa. Kowannenmu zai ba ki shekel dubu ɗari ɗaya na azurfa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
شُوغَبَنِّنْ ڢِلِسْتِيَاوَا سُكَ تَڢِے سُكَ سَامٜىٰتَ سُكَثٜىٰ مَتَ «كِلَلَّشِ شَمْشُونَ كُواْ ذَيْ ڢَطَا مِكِ دَلِيلِنْ إِرِنْ ڧَرْڢِنَّنْ نَاسَ دَ كُمَ يَدَّ ذَامُيِ مُشَا كَنْسَ، دُواْمِنْ مُطَوْرٜىٰشِ مُشَا ڧَرْڢِنْسَ؞ كُواْوَنّٜىٰنْمُ ذَيْبَاكِ أَظُرْڢَا دُبُو طَيَ دَ طَرِے طَيَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Shugabannin Filistiyawa, su biyar suka je wurinta suka ce mata, “Ki yi masa kirsa, don ki san dalilin irin ƙarfin nan nasa, da kuma yadda za mu yi maganinsa, mu ɗaure shi don mu rinjaye shi. Kowannenmu zai ba ki shekel dubu da ɗari (1,100).”