Judges 16:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Samson ya ce mata, “In wani ya ɗaura ni da sababbin igiyoyin da ba su bushe ba, zan zama marar ƙarfi kamar kowa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
شَمْشُونَ كُوَ يَثٜىٰ مَتَ «عِدَنْ أَنْطَوْرٜىٰنِ دَ سَابَبِّنْ إِغِيُواْيِنْ بَكَ غُدَا بَݣَويْ وَطَنْدَ بَسُ بُوشٜىٰبَ، ذَنْ رَسَ ڧَرْڢِينَ إِنْ ذَمَ كَمَرْ كُواْوَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Samson ya ce mata, “Idan an ɗaure ni da sababbin tsarkiyoyi guda bakwai, waɗanda ba su bushe ba, to, sai in rasa ƙarfi, in zama kamar kowa.”