Judges 16:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan shugabannin Filistiyawa suka kawo mata sababbin igiyoyi guda bakwai da ba su bushe ba, sai ta daure shi da su.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ شُوغَبَنِّنْ ڢِلِسْتِيَاوَنْ سُكَ كَٰوُاْوَ دٜىٰلِلَ سَابَبِّنْ إِغِيُواْيِنْ بَكَ وَطَنْدَ بَسُ بُوشٜىٰ بَ، تَا كُوَ طَوْرٜىٰشِ دَسُو؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai shugabannin Filistiyawa suka kawo wa Delila sababbin tsarkiyoyi guda bakwai waɗanda ba su bushe ba. Ta kuwa ɗaure shi da su.