Judges 18:24 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya amsa ya ce, “Kun kwashe allolin da na yi, da kuma firist nawa, kuka tafi. Me kuma nake da shi? Yaya za ku ce, ‘Mece ce damuwata?’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مِيكَ يَأَمْسَ مُسُ يَثٜىٰ «مٜىٰكُكٜىٰ نُڢِ دَ مٜىٰ نَكٜىٰسُواْ؟ كُنْ ݣُوشٜىٰ مِنِ دُكَنْ غُمَكَنَ دَ ڢِرِسْتِ طِنْ! مٜىٰ كُمَ يَضَغٜىٰ مِنِ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mika kuwa ya ce musu, “Kun kwashe allolina da na yi, da firist ɗina, me ya rage mini kuma? Sa'an nan ku ce mini, ‘Me ya faru?’ ”