Judges 18:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan suka ce masa, “Muna roƙonka ka nemi mana nufin Allah don mu sani ko tafiyarmu tana da nasara.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سُكَثٜىٰ مَسَ «إِنْ كَا يَرْدَ، بَرِ كَنٜىٰمِ نُڢِنْ اللَّهْ دُواْمِنْ مُسَنِ كُواْ ذَامُيِ نَصَرَا عَثِكِنْ تَڢِيَرْمُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suka ce masa, “In ka yarda ka roƙar mana Allah ko tafiyarmu na da sa'a.”