Judges 18:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da suka komo Zora da Eshtawol, ’yan’uwansu suka tambaye su, “Me kuka gano?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ مُتَنٜىٰ بِيَرْ طِنَّنْ سُكَ كُواْمَ ذُواْرَ دَ عٜىٰشْتَوُالْ، سَيْ یَنْعُوَنْسُ سُكَ تَمْبَيٜىٰسُ لَابَرِنْ تَڢِيَرْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da mutanen nan biyar suka koma wurin 'yan'uwansu a Zora da Eshtawol, sai 'yan'uwan suka tambaye su labarin tafiyarsu.