Judges 19:10 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma bai so ya sāke kwana a can ba, mutumin ya tashi ya tafi ya bi ta Yebus (wato, Urushalima), tare da jakunansa biyu da aka yi musu shimfiɗa da kuma ƙwarƙwaransa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا مُتُمِنْ يَڧِ ݣُونَ كُمَ؞ يَتَاشِ يَكَامَ حَنْيَ يَكَيْ كُسَدَ بِرْنِنْ يٜىٰبُسْ، وَتُواْ عُرُوشَلِيمَ؞ يَنَ تَرٜىٰدَ جَاكُنَنْسَ بِيُ دَ مَثٜىٰنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma mutumin bai yarda ya sāke kwana ba, sai ya tashi shi da ƙwarƙwararsa suka kama hanya. Ya kai daura da Yebus, wato Urushalima ke nan. Yana tare da jakinsa biyu da ya yi musu shimfiɗa, da ƙwarƙwararsa.