Judges 19:11 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da suka yi kusa da Yebus dare kuma ya riga ya yi, bawan ya ce wa maigidansa, “Mu dakata a birnin nan na Yebusiyawa mu kwana.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
رَانَ تَكُسَنْ ڢَاطُوَ سَعَدَّ سُكَيِ كُسَدَ يٜىٰبُسْ؞ سَيْ بَاوَنْسَ يَثٜىٰ «رَنْكَيَدَطٜىٰ، لُواْكَثِ يَڧَارٜىٰ دَ ذَامُ ثِيغَبَدَ تَڢِيَ؞ إِنَ ضُواْڧُوانْكَ مُرَڟٜىٰ ثِكِنْ وَنَّنْ بِرْنِنْ يٜىٰبُسِيَاوَا مُݣُونَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Baran kuwa ya ce wa maigidansa, “In ka yarda mu ratse mu kwana a birnin Yebusiyawan nan.”