Judges 19:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Maigidansa ya ce, “A’a. Ba za mu shiga birnin baƙi waɗanda mutanensu ba Isra’ilawa ba. Za mu ci gaba zuwa Gibeya.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا مَيْغِدَنْسَ يَثٜىٰ «أَعَ، بَذَامُ شِغَ بِرْنِنْ بَڧِبَ، وَتُواْ بِرْنِنْ دَ مُتَنٜىٰنْ بَ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا بَنٜىٰ؞ ذَامُ وُثٜىٰ ذُوَا غِبٜىٰيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma maigidansa ya ce masa, “Ba za mu tsaya a birnin da mutane ba Isra'ilawa ba ne. Za mu wuce zuwa Gibeya,