Judges 19:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da ya duba ya ga matafiyin a dandalin birnin, sai tsohon ya yi tambaya ya ce, “Ina za ku? Ina kuka fito?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ ڟُواْهُواْنَّنْ يَدُوبَ سَيْ يَغَ مَاسُ تَڢِيَرْ نَنْ ظَوْنٜىٰ أَ ڢِيلِ نَثِكِنْ غَرِنْ، سَيْ يَتَمْبَيٜىٰسُ يَثٜىٰ «دَغَ إِنَا نٜىٰ كُكَ ذُواْ؟ إِنَا نٜىٰ كُمَ ذَاكُ تَڢِے؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da dattijon ya duba ya ga matafiyin a dandalin birnin, ya ce masa, “Ina za ka? Daga ina kuma ka fito?”