Judges 19:18 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Balawen ya ce, “Muna fito daga Betlehem a Yahuda za mu wani lungu a ƙasar tudu ta Efraim inda nake da zama. Na tafi Betlehem a Yahuda, ga shi kuwa yanzu za ni gidan Ubangiji. Ba wanda ya shigar da ni gidansa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُتُمِنْ يَثٜىٰ مَسَ «مُنْ ڢِتُواْ نٜىٰ دَغَ بَيْتَلَحْمِ تَ يَهُودَ، ذَامُ تَڢِے غِدَنْمُ عَڧَوْيٜىٰنْ تُدَّنْ إِڢْرَيِمْ عِنْدَ نَڢِتُواْ؞ نَجٜىٰ بَيْتَلَحْمِ تَ يَهُودَ، يَنْذُ كُوَ إِنَ كُواْمُواْوَ غِدَا؞ بَاوَنْدَ يَبُوطٜىٰ مَنَ غِدَنْسَ دُواْمِنْ مُݣُونَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Balawen ya ce masa, “Muna tahowa ne daga Baitalami ta Yahudiya zuwa wani lungun da take ƙasar tudu ta Ifraimu, inda nake. Na je Baitalami ta Yahudiya ne, yanzu kuwa ina komawa gida. Ba wanda ya sauke ni a gidansa.