Judges 19:21 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka sai kai shi zuwa gidansa ya ciyar da jakunansa. Bayan sun wanke ƙafafunsu, sai aka ba su abinci da abin sha.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَطَوْكٜىٰسُ يَكَيْسُ غِدَنْسَ، يَثِيَرْدَ جَاكُنَنْسُ؞ بَايَنْدَ عَكَ وَنْكٜىٰ وَبَڧِنْ ڧَڢَاڢُ، سُكَثِ سُكَشَا تَرٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya kai su gidansa, ya ba jakan harawa, aka wanke ƙafafun baƙin, sa'an nan suka ci suka sha.