Judges 19:23 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Maigidan ya fita waje ya ce musu, “A’a, abokaina, kada ku yi abin kunyan nan. Da yake mutumin nan baƙona ne, kada ku yi rashin kunyan nan.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ڟُواْهُوانْ كُوَ يَڢِتُواْ وَجٜىٰ يَثٜىٰ مُسُ «أَعَ، یَنْعُوَنَ، كَدَ كُيِ وَنَّنْ مُوغُنْ أَبُ حَكَ! غَمَا وَنَّنْ مُتُمْ بَڧُواْنَ نٜىٰ، كَدَ كُيِ وَنَّنْ ڧَظَامِنْ أَبِنْ كُنْيَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Tsohon kuwa ya fito wurinsu, ya ce musu, “A'a, 'yan'uwana, kada ku yi mugun abu haka, wannan ya sauka a gidana, kada ku yi wannan rashin kunya.