Judges 19:25 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma mutanen ba su saurare shi ba. Saboda haka mutumin ya ba da ƙwarƙwaransa, suka yi mata fyaɗe suka yi lalata da ita dukan dare, gari yana wayewa sai suka bar ta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا یَنْ إِسْكَنْ بَسُ سَوْرَرِ ڟُواْهُواْنَّنْبَ؞ سَيْ مُتُمِنْ لَوِنَّنْ يَڢِتَرْدَ مَثٜىٰنَّنْ غَرٜىٰسُ؞ یَنْ إِسْكَنَّنْ سُكَيِ تَݣُونَ دَ عِتَ عَكَنْ دُواْلٜىٰ، تَشَا وُلَڧَنْثِ دُكَنْ دَرٜىٰ حَرْ كُسَنْ وَايٜىٰوَرْ غَرِ؞ سَعَنً سُكَ بَرْتَ تَتَڢِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma 'yan iskan ba su yarda ba, sai Balawen ya fitar da ƙwarƙwararsa gare su. Suka yi mata faɗe, suka wulakanta ta dukan dare har kusan wayewar gari, sa'an nan suka ƙyale ta.