Judges 19:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A rana ta huɗu suka tashi da sassafe ya kuma yi shiri yă tafi, amma mahaifinta yarinyar ya ce wa surukinsa, “Ka ɗan ci wani abu don ka sami ƙarfi; sa’an nan ka tafi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ رَانَ تَهُطُ سُكَتَاشِ دَ سَسَّڢٜىٰ سُكَيِ شِرِنْ تَڢِيَ، عَمَّا بَابَنْ مَثٜىٰنْ يَثٜىٰ مَسَ «دَكَتَ كَطَنْ، يَا كَمَاتَ كَثِ عَبِنْثِ كَاڢِنْ كَيِ تَڢِيَرْكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A safiyar rana ta huɗun, suka tashi tun da wuri, domin su yi shirin tafiya, amma mahaifin matar ya ce masa, “Ka dakata ka ƙara cin abinci tukuna sa'an nan ka tafi.”