Judges 2:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Duk sa’ad da Isra’ila suka fita yaƙi, Ubangiji yakan yi gāba da su don a ci su a yaƙi, kamar dai yadda ya rantse musu. Suka kuwa shiga wahala ƙwarai.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُواْوَنٜىٰ لُواْكَثِنْ دَ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا سُكَ تَڢِے يَاڧِ، سَيْ حَنُّنْ يَهْوٜىٰهْ يَيِ غَابَادَسُو، كَمَرْ دَيْ يَدَّ يَڢَطَا مُسُ؞ سَبُواْدَ حَكَ سُكَ شِغَ وَهَلَ سُواْسَيْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A duk sa'ad da suka tafi yaƙi sai Ubangiji ya yi gāba da su kamar dai yadda ya faɗa. Saboda haka suka shiga wahala ƙwarai.