Judges 2:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Ubangiji ya naɗa mahukunta, waɗanda suka cece su daga hannun waɗannan musu hari.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
لُواْكَثِ لُواْكَثِ يَهْوٜىٰهْ يَكَنْ تَادَ مُسُ مُتَنٜىٰ سُذَمَ شُوغَبَنِّ دُواْمِنْ سُثٜىٰثِ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا دَغَ حَنُّنْ مَاسُ ڨُوثٜىٰ مُسُ كَايَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan Ubangiji ya naɗa musu mahukunta masu ƙarfi da suka cece su daga waɗanda suka washe su.