Judges 2:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka sai Ubangiji ya fusata da Isra’ila ya ce, “Domin wannan al’umma ta tā da yarjejjeniyar da na yi da kakanninsu ba su kuwa saurare ni ba,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَبُواْدَ حَكَ يَهْوٜىٰهْ يَيِ ڢُشِے دَ مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُواْسَيْ، يَثٜىٰ «وَنَّنْ أَلْعُمَّ تَكَرْيَ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَتَ وَدَّ نَيِ دَ كَاكَنِّنْسُ، بَتَ كُوَيِ بِيَيَّ دَ مَغَنَاتَبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji kuwa ya husata da Isra'ilawa ya ce, “Saboda al'umman nan ta ta da alkawarina wanda na yi da kakanninsu, ba su yi biyayya da maganata ba,