Judges 20:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan dukan Isra’ilawa daga Dan zuwa Beyersheba kuma daga ƙasar Gileyad mutane kamar mutum guda suka fito suka taru a gaban Ubangiji a Mizfa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ دُكَنْ مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُكَ ڢِتُواْ، تُنْدَغَ دَنْ عَ أَرٜىٰوَ حَرْ ذُوَا بٜىٰيٜىٰرْشٜىٰبَ عَكُدُ دَ كُمَ دَغَ غِلٜىٰيَدْ أَغَبَسْ؞ سُكَ تَتَّارُ غَبَاطَيَ أَغَبَنْ يَهْوٜىٰهْ أَ مِظْڢَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Dukan jama'ar Isra'ila fa suka fito tun daga Dan a arewa har zuwa Biyer-sheba a kudu da kuma Gileyad daga gabas. Suka hallara gaba ɗaya a gaban Ubangiji a Mizfa.