Judges 20:11 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka dukan mutane Isra’ilawa suka taru suka kuma haɗu kamar mutum guda don su fāɗa wa birnin da yaƙi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَبُواْدَ حَكَ دُكَنْ سُواْجُواْجِنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُكَ تَارُ دَ ذُوثِيَا طَيَ دُواْمِنْ سُيِ يَاڧِ دَ غَرِنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Saboda haka dukan mutanen Isra'ila suka taru niyya ɗaya domin su fāɗa wa garin da yaƙi.