Judges 20:12 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kabilan Isra’ila suka aika jakadu a ko’ina a cikin kabilar Benyamin cewa, “Wace irin mugunta ce wannan da kuka aikata?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُكَ تُورَ یَنْ عَيْكَ دَ سَڧُواْ ذُوَاغَ ذُرِيَرْ بِلِيَامِنُ مَيْثٜىٰوَ «وَنٜىٰ إِرِنْ مُوغُنْ أَبُ كٜىٰنَنْ كُكَ عَيْكَتَ؟
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kabilar Isra'ila kuwa suka aiki manzanni ga kabilar Biliyaminu suka ce, “Wace irin mugunta ce wannan da kuka aikata?