Judges 20:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yanzu fa sai ku fitar da waɗannan ’yan iskan da suka aikata wannan abu na Gibeya don mu kashe su mu kawar da mugunta daga Isra’ila!” Amma mutanen Benyamin ba su saurari ’yan’uwansu Isra’ilawa ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَنْذُ ڢَا، سَيْ كُڢِتَرْدَ وَطَنَّنْ یَنْ إِسْكَرْ نَ غِبٜىٰيَ وَطَنْدَ سُكَيِ وَنَّنْ أَبُ دُواْمِنْ مُكَشٜىٰسُ، مُكَوَرْدَ مُغُنْتَارْ نَنْ دَغَ ثِكِنْ إِسْرَٰٓءِيلَ؞» عَمَّا مُتَنٜىٰنْ بِلِيَامِنُ بَسُ كُلَ دَ مَغَنَرْ سَوْرَنْ یَنْعُوَنْسُ مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ بَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yanzu sai ku ba da mutanen nan 'yan iska da take cikin Gibeya don mu kashe su, mu kawar da mugunta daga cikin Isra'ila.” Amma mutanen Biliyaminu ba su kula da maganar 'yan'uwansu, Isra'ilawa ba.