Judges 20:21 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mutanen Benyamin suka fito daga Gibeya suka kashe mutum dubu ashirin da biyu na Isra’ilawa a dāgār yaƙi a ranar.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُتَنٜىٰنْ بِلِيَامِنُ سُكَ ڢِتُواْ دَغَ غَرِنْ غِبٜىٰيَ سُكَ كَشٜىٰ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا مُتُمْ دُبُو عَشِرِنْ دَ دُبُو بِيُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mutanen Biliyaminu kuwa suka fito daga birnin suka hallakar da mutum dubu ashirin da biyu (22,000), daga cikin mutanen Isra'ila a ranar.