Judges 20:24 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Isra’ilawa suka matsa kusa da Benyamin a rana ta biyu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سُواْجُواْجِنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُكَ ڢِتُواْ دُواْمِنْ سُسَاكٜىٰيِنْ يَاڧِ دَ سُواْجُواْجِنْ بِلِيَامِنُ سَوْ نَبِيُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai mutanen Isra'ila suka tafi su kara da mutanen Biliyaminu a rana ta biyu.