Judges 20:25 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A wannan lokaci, da mutanen Benyamin suka fito daga Gibeya don su yaƙe su, sai suka sāke kashe Isra’ilawa dubu goma sha takwas, dukansu ɗauke da takuba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا سُواْجُواْجِنْ بِلِيَامِنُ سُكَسَاكٜىٰ ڢِتُواْوَ دَغَ غِبٜىٰيَ سُكَ كَشٜىٰ سُواْجُواْجِنْ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا مَاسُ عِيَ يَاڧِ مُتُمْ دُبُو غُواْمَشَا تَݣُوسْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mutanen Biliyaminu kuwa suka fito daga birnin suka hallakar da mutum dubu goma sha takwas (18,000) daga cikin Isra'ilawa. Dukan waɗannan da aka hallaka horarru ne.