Judges 20:27 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Isra’ilawa suka nemi nufin Ubangiji (A kwanakin nan akwatin alkawarin Allah yana can,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُكَسَاكٜىٰ نٜىٰمَنْ نُڢِنْ يَهْوٜىٰهْ غَمٜىٰدَ يَاڧِ دَ ذُرِيَرْ بِلِيَامِنُ؞ عَݣُونَكِنْنَنْ كُوَ عَݣُوتِنْ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَرْ يَهْوٜىٰهْ يَنَ أَ بٜىٰتٜىٰلْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suka sāke yin tambaya ga Ubangiji suka ce, “Mu sāke tafiya mu yi yaƙi da 'yan'uwanmu, mutanen Biliyaminu, ko kuwa mu bari?” Ubangiji kuwa ya ce musu, “Ku je, gama gobe zan ba da su gare ku.” A lokacin nan akwatin alkawari na Ubangiji yana nan. Finehas ɗan Ele'azara, ɗan Haruna, shi ne mai aiki a gabansa.