Judges 20:39 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
a sa’an nan ne mutanen Isra’ila za su juya su fāɗa wa mutane Benyamin da yaƙi. Mutanen Benyamin sun fara karkashe mutum talatin na Isra’ila, sai suka ce, “Muna cin nasara a kansu kamar dā.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ ڧُنْ‌غِيَرْ سُواْجُواْجِنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُنْ غَا هَيَاڧِنْ، سَيْ سُجُويَا سُڢَاطَوَ سُواْجُواْجِنْ بِلِيَامِنُ دَ يَاڧِ؞ عَمَّا كَاڢِنْ عَلَمَرْ هَيَاڧِے تَتَاشِ، سُواْجُواْجِنْ بِلِيَامِنُ سُنْ رِغَا سُنْ كَشٜىٰ سُواْجُواْجِنْ إِسْرَٰٓءِيلَ وَجٜىٰنْ مُتُمْ تَلَاتِنْ؞ سُكَيِ إِيهُ سُكَثٜىٰ «أَيْ! مُنَ ثِنْ نَصَرَا عَكَنْسُ كَمَرْ دَا!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Idan mutanen Isra'ila sun hangi hayaƙin, sai su juya su fāɗa wa mutanen Biliyaminu da yaƙi. Kafin alamar hayaƙin sai mutanen Biliyaminu suka fara kashe wa Isra'ilawa wajen mutum talatin. Suka ce, “Ai, suna shan ɗibga a hannunmu kamar yadda suka sha da fari.”