Judges 20:48 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mutanen Isra’ila suka koma wurin mutanen Benyamin suka kashe dukan waɗanda suke a birnin, tare da dabbobi da kome da suka samu. Dukan garuruwan da suka samu sun ƙone su ƙaf.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُكَ كُواْمَ، سُكَ كَكَّشٜىٰ كُواْوَنٜىٰ أَبُ مَيْ رَيْ وَنْدَ يَكٜىٰ ثِكِنْ غَرُرُوَ دَ مُتَنٜىٰ دَ دَبُّواْبِے دَ دُكَنْ أَبِنْدَ سُكَ سَامُ؞ سُكَ ڧُواْڧُّواْنٜىٰ دُكَنْ غَرُضُوً دَ سُكَ شِغَ ثِكِ أَوَنَّنْ يَنْكِنْ ڧَسَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mutanen Isra'ila kuma suka komo, suka fāɗa wa sauran mutanen Biliyaminu. Suka karkashe su, mutane, da dabbobi, da dukan abin da suka iske. Suka ƙone garuruwan wannan yankin ƙasa.