Judges 20:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da dad dare mutanen Gibeya suka bi ni suka kewaye gidan da niyya su kashe ni. Suka yi wa ƙwarƙwarata fyaɗe, har ta mutu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَثِكِنْ دَرٜىٰنْ، سَيْ وَطَنْسُ مَذَنْ غَرِنْ غِبٜىٰيَ سُكَذُواْ سُكَ كٜىٰوَيٜىٰ غِدَنْدَ نَسَوْكَ سُنْ نٜىٰمَ سُكَشٜىٰنِ؞ سُكَ ݣُونَ دَ مَثٜىٰنْ عَكَنْ دُواْلٜىٰ حَرْ يَكَيْتَ غَ مُتُوَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai mutanen Gibeya suka kewaye gidan da nake da dare, suna neman kashe ni, da ba su same ni ba, sai suka yi wa ƙwarƙwarata faɗe har ya kai ta ga mutuwa.