Judges 20:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dukan mutane suka tashi kamar mutum ɗaya, suna cewa “Ba waninmu da zai tafi gida. Sam, babu ko ɗayanmu da zai koma gidansa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكَنْ مُتَنٜىٰ كُوَ سُكَتَاشِ غَبَاطَيَ سُكَثٜىٰ «بَا وَنِنْمُ دَ ذَيْ كُواْمَ تٜىٰنْتِنْسَ كُواْ كُوَ غِدَنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Dukan jama'a kuwa suka tashi gaba ɗaya, suna cewa, “Daga cikinmu ba wanda zai koma alfarwarsa ko kuwa gidansa.