Judges 21:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mutanen Isra’ila sun riga sun yi rantsuwa a Mizfa cewa, “Ba ɗayanmu da zai ba da ’yarsa aure ga mutumin Benyamin.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَايَنْ وَنَّنْ كَشٜىٰ كَشٜىٰ، سَيْ مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُكَ تَارُ أَ مِظْڢَ، سُكَ طَوْكِ ضَنْڟُوَا ثٜىٰوَ «بَا وَنِ دَغَ ثِكِنْمُ وَنْدَ ذَيْبَادَ یَرْسَ عَوْرٜىٰ غَ مُتُمِنْ ذُرِيَرْ بِلِيَامِنُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mutanen Isra'ila kuwa suka yi wa Ubangiji ƙaƙƙarfan alkawari a Mizfa cewa, “Ba wani daga cikinmu da zai ba da 'yarsa aure ga mutumin Biliyaminu.”