Judges 21:18 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ba za mu iya ba su ’yan matanmu su zama matansu ba, da yake mu Isra’ilawa mun riga mun yi wannan rantsuwa cewa, ‘La’ananne ne wanda ya ba da ’yarsa aure ga mutum Benyamin.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا بَذَامُ يَرْدَ مُبَاسُ یَیَنْمُ مَتَ سُعَوْرَبَ؞ دَا مَا مُنْ يَرْدَ ثٜىٰوَ دُكْ وَنْدَ يَبَادَ یَرْسَ عَوْرٜىٰ غَ مُتُمِنْ ذُرِيَرْ بِلِيَامِنُ لَعَنَنّٜىٰ نٜىٰ شِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
amma fa ba za mu iya aurar musu da 'ya'yanmu mata ba.” Sun faɗi haka ne kuwa, domin sun riga sun rantse cewa, “Duk wanda ya aurar da 'yarsa ga mutumin Biliyaminu la'ananne ne.”