Judges 21:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yaya za mu ba wa waɗanda suka rage mata, da yake mun riga mun yi rantsuwa a gaban Ubangiji, ba za mu ba su ɗaya daga ’ya’yanmu su aura ba?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مٜىٰ ذَامُيِ دُواْمِنْ مَظَا نَظُرِيَرْ بِلِيَامِنُ وَطَنْدَ سُكَ ضَغٜىٰ دُواْمِنْ سُسَامِ مَتَ؟ تُنْدَيَكٜىٰ مُنْ رِغَا مُنْ طَوْكِ ضَنْڟُوَا أَغَبَنْ يَهْوٜىٰهْ ثٜىٰوَ بَذَامُ بَادَ یَیَنْمُ مَتَ غَرٜىٰسُ سُعَوْرَبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ƙaƙa za mu yi don mutanen da suka ragu su sami mata. Ga shi, mum riga mu rantse da Ubangiji ba za mu ba su 'ya'yanmu mata su aura ba?”